No menu items!

Sample Page Title

Date:

Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai sake kaɗa ƙuri’a kan tsagaita wuta nan-take a Gaza, bayan Rasha da China sun hau kujerar-na-ƙi kan wani ƙuduri da Amurka ta gabatar.

Kawunan mambobin kwamitin sun rabu game da yaƙin da Isra’ila take yi a Gaza tun ranar 7 ga watan Oktoba na 2023 bayan ƙungiyar Hamas ta kai mata harin ba-zata, inda suka amince da daftari biyu kawai daga cikin takwas, dukansu kan kai kayan jinƙai yankin.

Amurka, wadda mamba ce ta dindindin a kwamitin, tana goyon bayan Isra’ila.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...