No menu items!

Sample Page Title

Date:

Kotun Ƙolin Nijeriya ta tabbatar da Dauda Lawal na jam’iyyar PDP a matsayin zaɓaɓɓen gwamnan jihar Zamfara.

Gwamna Lawal Dauda ne ya ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Ƙolin bayan Kotun Ɗaukaka Ƙara ta soke zaɓen ƙananan hukumomin Birnin-Magaji da Bukkuyum da Maradun sannan ta buƙaci a sake zaɓen a cikinsu.

KU KUMA KARANTA: Kotun Ƙoli ta tabbatar da Abba Kabir a matsayin gwamnan Kano

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...