No menu items!

Sample Page Title

Date:

Alkalai a kotun ƙasa da ƙasa sun yanke hukuncin ƙin bayar da umarnin gaggawa na dakatar da safarar makamai da Jamus ke fitarwa zuwa Isra’ila, inda suka ƙara da cewa sun damu matuka game da yanayin Gaza.

Sai dai kuma Kotun ba ta amince da bukatar Jamus ta yin watsi da shari’ar ba, don haka za a ci gaba.

Tun da fari ƙasar Nicaragua ce ta shigar da buƙatar neman a hana Jamus shigar da makaman zuwa Isra’ila, a yayin da Isra’ilan ke ci gaba da yaƙi a Gaza.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...