No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Haruna Abdulrashid

Tun bayan juyin mulki da sojoji suka yi a ƙasar Jamhuriyar Nijar ba’a yi wani baƙon da kowane ɓangaren al’umman wannan ƙasar suka yi maraba da zuwan shi ba irin Sarkin Kano na 14 Khalifa Sunusi Lamiɗo Sunusi ba.

Khalifa Sanusi ya samu tarba daga Sarkin Damagaram Muhammadu, wanda ya yi murna bayan rashin ganinsa na wani lokaci.

Haka ma ya ga farin cikin tarya daga ɓangaren gwamnatin Sojoji dake riƙe da mulkin ƙasar har da ɓangaren magoya bayan Shugaba Bazoom da al’umman ƙasar baki ɗaya, yayin da dubun dubatan al’umman ƙasar Nijar suka tarbe Sarki Sunusi Lamiɗo Sunusi.

Al’umma na fatan wannan ziyarar tashi ta zamo sanadin samun daidaito akan wannan lamarin.

Kalli bidiyo a nan:

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

1 COMMENT

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...