No menu items!

Sample Page Title

Date:

Jirgin rundunar sojin sama ya yi hatsari a jihar Neja

Rahotanni sun bayyana cewa wani jirgin saman rundunar sojin sama ya yi hatsari a wani kauye da ke cikin ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja.

KU KUMA KARANTA: Hatsarin jirgin sama ya yi sanadiyar mutuwar mutum 18

Jaridar TheCable ta rawaito cewa matuƙa biyu sun tsira daga jirgin kafin ya faɗi kusa da ƙauyen Karabonde.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...