No menu items!

Sample Page Title

Date:

Rahotanni daga Isra’ila na cewa ƴan sanda da masu bincike sun kai samame ofisoshin Al Jazeera da ke Birnin Ƙudus inda suka ƙwace kayayyakinsu na aiki.

Ministan sadarwa na Isra’ila Shlomo Karhi ne ya tabbatar da hakan jim kaɗan bayan gwamnatin Isra’ilar ta ɗauki matakin rufe ofisoshin na Al Jazeera a faɗin ƙasar.

Wani bidiyo da ke yawo a shafukan sada zumunta ya nuna yadda jami’ai a cikin farin kaya suke kwance kyamarorin kafar watsa labaran a wani ɗakin otel wanda kafar ke amfani da shi a matsayin ƙwarya-ƙwaryan ofishi.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...