No menu items!

Sample Page Title

Date:

Rundunar sojin Isra’ila za ta sallami wasu daga cikin sojojinta na shirin ko-ta-kwana da ke yaki a Gaza, a wani mataki da ta ce zai taimaka wa tattalin arzikinta a yayin da ƙasar take shirin ƙaddamar da dogon yaƙi a yankin.

“Wasu daga sojojin shirin ko-ta-kwana za su koma wurin iyalansu da kuma bakin aikinsu a wannan makon,” a cewar kakakin rundunar sojin Isra’ila Rear Admiral Daniel Hagari.

“Hakan zai bunƙasa tattalin arziki, sannan ya ba su damar samun kuzari a jikinsu gabanin ayyukan da za su yi a wannan shekarar, kuma za mu ci gaba da yaƙi, kana za mu buƙace su.”

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...