No menu items!

Sample Page Title

Date:

An kashe gomman Falasɗinawa an raunata da dama a wani hari da Isra’ila ta kai a Gaza a rana ta farko ta Azumin Ramadana a ranar Litinin, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Falasɗinu wato WAFA ya ruwaito.

Rahotanni sun ce jirgin yaƙin Isra’ila ya kashe mutane a dama a unguwannin Zaytoun da Sabra da kuma birnin Khan Younis da ke kudancin Zirin Gaza.

Haka kuma sojojin na Isra’ila sun ƙona wata gona a unguwar Salam wadda ke a birnin Rafah.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...