No menu items!

Sample Page Title

Date:

Hukumomi a Gaza sun ce Isra’ila ta kai wani harin sama kan motocin asibiti inda mutane da dama suka mutu, a cewar Ma’aikatar Lafiya ta Falasɗinu.

Wata sanarwar gwamnati ta ce dakarun isra’ila sun kai hari “kan wani jerin gwanon motocin asibiti da ke ɗauke da wasu mutanen da suka jikkata a wani harin daban,” yayin da ma’aikatar lafiyar ta ce mutane da dama sun mutu a sakamakon harin saman da ya faru a kusa da Asibitin Al Shifa a birnin Gaza.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...