No menu items!

Sample Page Title

Date:

Hatsarin mota ya kashe mutane 5 ‘yan gida ɗaya a Kano

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Mazauna garin Ɗambatta da ke Kano sun shiga cikin firgici, sakamakon rashin da sukayi na rasuwar mutane Biyar.

Hadarin dai ya faru kilometer bakwai kafin shiga garin Dambatta lokacin da mutanen ke dawowa daga jihar Bauchi bayan sun raka amarya.

KU KUMA KARANTA:Hatsarin mota ya ci rayukan mutane 5 a Yobe

Daga cikin waɗanda suka rasu akwai yayan wani mutum mai suna Alhaji Surajo guda biyu da kuma yayan kaninsa Alhaji Salisu Dan Raino guda uku.

Tuni aka yi Jana’izarsu kamar yadda addinin musulunci ya tana da

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...