No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnatin Kano tana yunƙurin ƙwace mana gonaki – Al’ummar Fanisau

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Al’ummar Fanisau dake yankin ƙaramar hukumar Ungogo a Jihar Kano, sun zargi gwamnatin Kano da yunƙurin ƙwace musu gonakinsu, waɗanda suka gada daga iyaye da kakanni.

KU KUMA KARANTA:Wasu ɓarayi sun girbe gonakin shinkafa a Taraba

Mazauna yankin sunce sun wayi gari da ganin allo na kwamitin kar ta kwana kan filaye da gine gine na gwamnatin Kano Knupda,

Inda suka bukaci gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf ya taimaka ya kawo musu dauki, kar a maimaita irin abun da ya faru a Rimin Zakara.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...