No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnan Jihar Anambra na farko, Dokta Chukwuemeka Ezeife ya riga mu gidan gaskiya.

Dokta Chukwuemeka Ezeife, wanda jigo ne a ƙungiyar kabilar Igbo ta Ohaneze Ndigbo, ta rasu ne a sakamakon rashin lafiya a daren Alhamis.

Ya rasu ne a Babban Asibitin Tarayya da ke Abuja, kamar yadda Cif Rob Nawkairea Ezeife ya sanar a madadin iyalan mamacin.

“Muna sanar da rasuwar ɗanmu, Chukwuemeka Ezeife, CON, tsohon Babban Sakatare kuma gwamnan jihar Anambra na farko”

Chukwuemeka Ezeife tsohon mashawarcin shugaban ƙasa ne, kuma tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa.

“Nan gaba za mu sanar da tsare-tsaren jana’izar,” in ji sanarwar rasuwar.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...