No menu items!

Sample Page Title

Date:

Wani Fasto ya mutu bayan da wani ginin Cocin Dunamis da ke ofishin Ward North Bank a Makurɗi, babban birnin jihar Benuwe ya ruguje da sanyin safiyar ranar Talata, 3 ga watan Oktoba.

Rahotanni sun bayyana cewa limamin cocin tare da wasu mutane na gudanar da addu’o’i a ginin cocin a lokacin da ya ruguje.  Wasu mutane ukun da ke harabar cocin sun tsere da ransu.

Gine-ginen gidaje da kayayyakin wutar lantarki da ke kewayen ginin sun ruguje.

Kawo yanzu ba a san musabbabin faruwar lamarin ba.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...