No menu items!

Sample Page Title

Date:

Faransa ta soke wani ƙudirin ministan shara’ar ƙasar na 2020, da ya buƙaci tisa keyar François Compaoré, ƙanin tsohon shugaban ƙasar Burkina Faso  Blaise Compaoré, a ƙasarsa, domin fuskantar shara’ar tuhumar aikata kisan shahararen ɗan jaridar nan Norbet Zongo, da wasu abokan tafiyarsa 3 a ranar 13 disamba 1998.

Ƙuduri da ya soke aniyar an tabbatar da shi ne tun ranar 13 ga watan desemba wannan shekara ta 2023, amma sai a ranar 20 ga watan na disamba ne, shugaban babban ɗakin shara’ar tisa keyar masu laifi, na babbar kotun birnin paris ya sanar a lokacin shara’ar, da ta bukaci soke ƙudirin tisa ƙeyar ta François Compaoré, a Burkina Faso domin fuskantar shara’a da aka ƙudiri aniyar yi a 2017.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...