No menu items!

Sample Page Title

Date:

Dakarun Isra’ila sun kutsa kudancin Gaza, inda dubban fararen-hula suka tsere domin neman mafaka daga luguden wutar Isra’ila da kuma gumurzu tsakanin Isra’ila da ƙungiyar Hamas mai fafatukar kare hakkin Falasɗinawa.

Ƙungiyoyin bayar da agaji sun yi kakkausan gargaɗi game da “matsalar rashin jinkai” da ake fama da ita a Falasɗinu, suna masu cewa yankin yana dab da faɗawa cikin yunwa da cututtuka.

Hamas ta ce Isra’ila ta ƙaddamar da jerin “manyan hare-hare” a Khan Younis da kuma hanyar da ta haɗa birnin da Mashigar Rafah, a kusa da kan iyaka da Masar.

Wani wakilin AFP ya bayar da labari kan luguden wutar ya mamaye kudancin Gaza da sanyin safiyar Lahadi.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...