No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga ranar Laraba 18 Ga Watan Yunin 2025 Kamfanin Sadarwa za su fara cirar Kuɗin tura saƙo da Bankuna ke yi

Daga Jameel Lawan Yakasai

Bayanin hakan na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar kamfanonin sadarwa masu lasisi na Najeriya (ALTON) Gbenga Adebayo,, da sakataren yada labaran ta Damian Udeh.

READ ALSO: Wasu mazauna Kano sun bayyana damuwarsu kan ƙarin farashin data na MTN

A cewar Adebayo, wannan sauyin ya zo daidai da matakin da Hukumar Sadarwa ta kasa (NCC) ta yi na daidata farashin sakwannin da bankuna suke turowa kwastomominsu, wanda aka yi tare da hadin guiwar Babban Bankin Najeriya (CBN) da sauran masu ruwa da tsaki.

Shugaban na ALTON ya ce sabon tsarin biyan kudi zai baiwa masu amfani da hanyar sadarwar wayar damar cajin abokan ciniki kai tsaye idan suka yi amfani da manhajar bankunansu , tare da cire kudaden daga kudin wayarsu akan Naira 6.98 akan kowanni sakan 120.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...