No menu items!

Sample Page Title

Date:

Babban Malami, Sheikh Mukhtar Arzai Kano ya rasu

Daga Jameel Lawan Yakasai

Allah ya yi wa babban malamin musulunci, Khalifan Sheikh Manzo Arzau Khalifa Muktar (Alaramma) Sheikh Manzo Arzai, a Kano.

Shehin malami Imam Muhammad Nur Muhammad Arzai ne ya sanar da rasuwar.

Ya ce za a gudanar da jana’izarsa ranar Lahadi da misalin ƙarfe 2:30 na rana, a Zawiyar Sheikh Manzo Arzai, da ke Unguwar Arzai a Kano.

KU KUMA KARANTA: Gamayyar gwamnonin arewa sun yi alhinin rasuwar Sheikh Sa’eed Hassan Jingir

Marigayin ya shafe rayuwarsa cikin alʼamuran hidindinmun addinin musulunci.

Al’ummar musulmi na ci gaba da bayyana ta’aziyyarsu tare da addu’ar Allah Ya jikansa, Ya gafarta masa, Ya kuma haɗa shi da Manzon Allah (SAW).

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...