No menu items!

Sample Page Title

Date:

Wani jami’in ofishin kula da ayyukan jinai na ajalisar Ɗinkin Duniya, OCHA ya bayyana damuwarsa kan halin da Asibitin Nasser ke ciki a birnin Khan Younis a kudancin Gaza da aka yi wa ƙawanya.

“Yanayin da ake ciki yana da ban tsoro. Akwai gawarwaki a barbaje a kan hanyoyi. Marasa lafiya na cikin mawuyacin hali,” in ji Jonathan Whittall, babban jami’in kula da ayyukan jinƙai na OCHA a yankin Falasɗinawa da aka mamaye.

KU KUMA KARANTA: Isra’ila ta kai hari matsugunin ƙungiyar likitocin MSF a Gaza

“Wannan waje ya zamo dandalin mutuwa, ba wajen warkar da marasa lafiya ba,” ya ƙara da cewa.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...