No menu items!

Sample Page Title

Date:

An ɗaura auren jaruma Rahma Sadau a Kaduna

Daga Shafaatu Dauda Kano

Fitacciyar juruma a masana’antar Kannywood, Rahama Sadau an ɗaura mata aure tare da Angonta Alhaji Ibrahim Garba a yau Asabar 9 ga Watan Agusta na shekarar 2025 a jihar kaduna.

An ɗaura auren nata a kan sadaki Naira 300,000 da misalin ƙarfe 11:00 na safe a masallacin Atiku Auwal dake Unguwar Rimi.

KU KUMA KARANTA: Hisbah a Kano, ta kama wasu masoya biyu da suka ɗaura aure a gidan cin abinci

Auren ya samu halartar ‘yan’uwa da abokan arziki da dama, daga ciki da wajen Kaduna.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...