No menu items!

Sample Page Title

Date:

A ranar Laraba ne Amurka da Rasha za su gabatar da muhawara a shari’ar da ake yi a Kotun Ƙolin Majalisar Ɗinkin Duniya da ke nazarin halaccin mamayar da Isra’ila ke yi a yankin Falasɗinu.

Fiye da ƙasashe 50 ne za su gabatar da muhawara har zuwa ranar 26 ga watan Fabrairu. An kuma shirya Masar da Faransa su yi magana ranar Laraba.

KU KUMA KARANTA: Shugaban ‘yan adawa a Rasha, ya mutu a gidan yari

A ranar Talata, ƙasashe 10 ciki har da Afirka ta Kudu, sun yi kakkausar suka ga yadda Isra’ila ke gudanar da ayyukanta a yankunan da ta mamaye, inda da dama suka buƙaci kotun da ta ayyana mamayar a matsayin haramtacciya.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...