No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Ibraheem El-Tafseer

An naɗa Abdulaziz Abdulaziz, fitaccen ɗan jarida daga Arewacin Nijeriya a matsayin babban mataimaki na musamman ga shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu kan harkokin yaɗa labarai.

Wannan yana ƙunshe ne a cikin jerin sunayen mataimaka na musamman da masu ba da shawara da shugaban ya naɗa a kwanan nan.

Wannan matsayi mai daraja da Abdulaziz Abdulaziz ya samu ya nuna hazaƙa da himmarsa a matsayinsa na ɗan jarida, inda ya bar baya da kyawawan nasarori a tsawon rayuwarsa aikinsa.

Har wala yau naɗin Abdulaziz wata shaida ce da ke nuna jajircewarsa a fagen aikin jarida da kuma nagartaccen ayyukansa.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...