Jirgin rundunar sojin sama ya yi hatsari a jihar Neja

0
40
Jirgin rundunar sojin sama ya yi hatsari a jihar Neja

Jirgin rundunar sojin sama ya yi hatsari a jihar Neja

Rahotanni sun bayyana cewa wani jirgin saman rundunar sojin sama ya yi hatsari a wani kauye da ke cikin ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja.

KU KUMA KARANTA: Hatsarin jirgin sama ya yi sanadiyar mutuwar mutum 18

Jaridar TheCable ta rawaito cewa matuƙa biyu sun tsira daga jirgin kafin ya faɗi kusa da ƙauyen Karabonde.

Leave a Reply