No menu items!

Sample Page Title

Date:

Cin Zarafin ‘Yan Jarida: Gwamnatin Kano ta ƙaryata wani rahoton da Cibiyar Bincike ta Wole Soyinka ta fitar

Daga Jameel Lawan Yakasai

Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kano, Kwamrade Ibrahim Abdullahi Waiya, ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da aka gudanar a yammacin Laraba 29 ga Oktoba 2025.

Kwamishinan ya ce rahoton ba shi da tushe kuma bai bayyana hakikanin yanayin hulɗar gwamnati da kafafen yaɗa labarai a jihar ba, inda ya jaddada cewa gwamnatin Alh. Abba Kabir Yusuf tana mutunta ’yancin faɗar albarkacin baki da ayyukan jarida.

KU KUMA KARANTA: Dalilan da ya sa labaran ƙarya ya fi yaɗuwa – Dakta Hassan Gimba, a hirarsa da RFI Hausa

Ya ƙara da cewa gwamnatin Kano tana da kyakkyawar alaƙa da ƙungiyoyin ƴan jaridu da kafafen yaɗa labarai, tare da ci gaba da samar da yanayi mai kyau don bunƙasa aikin jarida cikin ƴanci da gaskiya.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...