No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamna Abba Kabir ya nemi shugaban ƙasa Tinubu ya sauya kwamishinan ‘yansandan Kano saboda rashin iya aiki

Daga Jameel Lawan Yakasai

Gwamnan Jihar Kano, Alh. Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta sauya kwamishinan ‘yan sanda na jihar.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun ‘yancin kai, inda ya bayyana rashin jin daɗinsa kan yadda kwamishinan ya janye jami’an tsaro daga filin wasa na Sani Abacha lokacin taron.

KU KUMA KARANTA: Gwamnan Kano ya canza kwamishinan shari’a

Ya ce wannan mataki bai dace ba, kuma ka iya barazana ga tsaro da zaman lafiya a lokacin da ake gudanar da muhimmin bukin kasa.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...