No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum uku a jihar Adamawa – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya ta ce ambaliyar ruwa ta kashe mutum uku a jihar Adamawa da ke arewacin ƙasar.

Wata sanarwa da National Emergency Management Agency (Nema) ta fitar ranar Alhamis ta ce aƙalla mutum 1,415 ne ambaliyar ta shafa bayan ruwan sama mai ƙarfi tun daga ranar Talata.

KU KUMA KARANTA: KMT ya ba da tallafin Naira miliyan 1 ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Gulani

Ta ce an zabga ruwan ne a yankunan Yola ta Arewa da Yola ta Kudu, inda fiye da mutum 40 suka ji raunuka sannan ruwan ya rusa gidaje da kuma shafe gonaki da dama.

Jimilar unguwanni 13 lamarin ya shafa, in ji Nema.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...