No menu items!

Sample Page Title

Date:

Tawagar ‘yan wasa daga Kano, su 150 za su je jihar Delta buga wasan ‘National Youth Games’

Daga Jameel Lawan Yakasai

Ibrahim Umar Fagge, mai riƙon shugabancin hukumar wasanni ta jihar Kano, ne ya bayyana hakan a zantawarsa da wakilin Jaridar Neptune Prime a Kano.

Ibrahim Fagge, ya kara cewa, ana saran tawagar za ta tashi a wannan rana ta Talata 26-08-2025, domin zuwa birnin Asaban jihar Delta.

KU KUMA KARANTA: An samu mutuwar Yan wasan guje-guje da tsalle-tsalle na Jihar Kano sakamakon hatsarin mota

Gasar wasanni ta National Youth Games, ta wananan shekarar za a gudanar da ita daga 29 ga Agusta zuwa 6 ga Satumbar 2025 a filin wasa na Stephen Keshi.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...