No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ƙungiyar limaman Juma’a a Jigawa, ta raba littattafan da za ana karantawa a huɗubobin juma’a

Daga Jameel Lawan Yakasai

Kungiyar Limaman Masallatan Juma’a ta kasa reshen Jigawa ta ce ta raba littattafan hudubar Juma’a ga limamai domin gabatarwa a masallatai.

Ya ce an raba littattafan ne ga limaman masallatai 1,664 domin ba su damar zabar huɗubobi da za su rika gabatarwa a ranakun Juma’a.

Malam Galamawa ya bayyana cewa za a shirya taron bita ga limaman domin wayar da kai kan manufar littafin, fa’idarsa da kuma wasu kalmomin da aka yi amfani da su.

KU KUMA KARANTA: NLC Kaduna Ta Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman A Masallacin Juma’a Na SMC

Ya ƙara da cewa limamai suna da rawar gani wajen yi wa addinin Musulunci hidima ta hanyar wa’azi, ilmantarwa da kuma gyaran tarbiyya a zukatan al’umma.

Sakataren ƙungiyar ya kuma bukaci a ci gaba da mutunta limamai saboda daraja da ɗaukaka da Allah ya yi musu.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...