No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ambaliyar ruwa ta rushe gidaje da dama a garin Zakirai da ke Kano

Daga Jameel Lawan Yakasai

Aƙalla sama da gidaje 100 ne ambaliyar ruwa ta ruguje a garin Zakirai dake ƙaramar hukumar Gabasawa a garin Kano bayan ruwan sama mai ƙarfi, kamar yadda al’ummar garin suka bayyana.

KU KUMA KARANTA: KMT ya ba da tallafin Naira miliyan 1 ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Gulani

Ambaliyar ta shafi layin dogo da kasuwar garin, sakamakon magudanan ruwa da suke zargi marasa inganci da aka gina a aikin titin da ake yi.

Har ila yau wasu mazauna garin na Zakirai sun bar gidajensu, yayin da wasu ke zaune a cikin ruwa.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...