No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnan Kaduna ya ba da umarnin a saki Fatima Zahra, fitacciyar ‘yar Tiktok da aka kama

Biyo bayan tir da Allah wadai da jama’a suka yi, an tabbatar cewa Fatima Zahra Saidu, Tiktoker daga Zaria da jami’an ‘yansanda suka kama ranar Juma’a saboda sukar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, an umurci a sake ta nan take. Suna tuhumar ta ne da murna da mutuwar Buhari.

Gwamnan Jihar Kaduna ya tabbatar da cewa ya bayar da umarni ga rundunar ‘yansanda a Zariya da su saki Fatima Zahra nan take.

KU KUMA KARANTA: Kotu a Kano ta yankewa wasu ‘yan Tiktok 2 ɗaurin shekara 1 a gidan gyaran hali

Wannan ci gaba ne da kuma babbar nasara ga ‘yancin faɗin albarkacin baki, da kuma shaida cewa muryar jama’a tana da ƙarfi. Amma hakan ma na tuna mana cewa ‘yanci yana buƙatar tsayawa tsayin daka wajen kare shi.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...