No menu items!

Sample Page Title

Date:

INEC ta samu ƙarin jam’iyyu 7 dake neman a yi musu rajista

Daga Jameel Lawan Yakasai

Wata sanarwa da INEC ta fitar ta ce, a cikin mako guda an samu ƙarin ƙungiyoyi 7, da ke son a yi musu rajistar zama jam’iyyun siyasa.

A cewar INEC yanzu haka adadin masu neman a yi musu rijistar ya kai 129.

KU KUMA KARANTA: INEC ta sanya ranar 16 ga Agusta don zaɓen cike gurbi a mazabu 16

INEC ta ƙara da cewa yanzu haka shirye shirye sun yi nisa wajen samar da shafin intanet, wanda za a yi amfani da shi wajen yin rijistar jam’iyyun.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...