An dawo da mai horas da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars Abdallah, bayan dakatar da shi

0
210
An dawo da mai horas da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars Abdallah, bayan dakatar da shi

An dawo da mai horas da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars Abdallah, bayan dakatar da shi

Daga Jamilu Lawan Yakasai

A kwanakin baya ne kocin ya tanka wa magoya bayan Pillars din da su ka nuna ɓacin ran su a wani wasa da ƙungiyar ta yi ba ta samu nasara ba a filin wasa na Sani Abacha, lamarin da ya sa mahukunta su ka dakatar da shi.

KU KUMA KARANTA:Abin da ya sa aka dakatar da mai horas da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars

Sai dai a safiyar yau Talata, kungiyar ta sanar da dawowar kocin a shafin ta na X, inda ta ce duk wata matsala an warware ta, kuma yanzu haka zai ci gaba da jan ragamar kungiyar har zuwa ƙarshen kakar wasanni ta bana.

Leave a Reply