No menu items!

Sample Page Title

Date:

Kar a wuce ƙarfe 11 na dare a wuraren taron buki a Kano – Hukumar Hisbah

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Hukumar Hisbah ta jaddada cewa har yanzu akwai dokar hana taron biki musamman tsakanin maza da mata, da zarar karfe 11 na dare tayi a jihar Kano.

Mataimakin babban kwamandan Hukumr Hisbah Dr. Mujahiddin Aminudden, ne ya sanar da hakan,ta cikin sakon murya da ya turawa da Jaridar Neptune Prime

KU KUMA KARANTA:Matashiya ta bayyana kanta a matsayin wadda ta yi kutse a shafin Hisbah

Haka kuma Hukumar ta Hisbah ta haramta zancen dare a Mota a Kano

Malam Mujahideen Ya ce bata gari suna yin amfani da lokutan bukukuwa wajen lalata yan mata.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...