No menu items!

Sample Page Title

Date:

Tawagar Isra’ila ta isa birnin Alkahira domin ci gaba da tattaunawar tsagaita wuta

Tawagar Isra’ila ta isa Masar domin ci gaba da tattaunawar tsagaita wuta a daidai lokacin da Isra’ila da Hamas ke nazarin shawarar baya-bayan nan, in ji wasu jami’an filin jirgin saman Masar uku.

Tawagar Isra’ila ta haɗa da jami’ai shida, in ji jami’an filin jirgin ba tare da bayyana sunayensu ba.

KU KUMA KARANTA: Isra’ila ta kashe Falasɗinawa 29 a harin da ta kai a wata makaranta a Gaza

Jami’an sun yi magana ne saboda ba su da izinin tattaunawa da manema labarai kan zuwan.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...