No menu items!

Sample Page Title

Date:

‘Yan Houthi na Yaman sun ce sun kai hari kan jiragen ruwan Isra’ila da Amurka da Birtaniya 102 tun bayan ɓarkewar rikicin Gaza a watan Oktoban da ya gabata.

Shugaban kungiyar Abdul Malik al Houthi ya ce, an kai wa wasu jiragen ruwa na Isra’ila da Amurka da Birtaniya hari a cikin kwanaki 202 na hare-haren wuce gona da iri kan Gaza.

KU KUMA KARANTA: Mayaƙan Houthi sun kai wa jirgin ruwan Amurka hari a Bahar Maliya

Ya ce kusan jiragen ruwa biyu masu alaka da Isra’ila ne dakarun Houthi ke kai wa hari a kullum.

Ya kara da cewa, “Yawan zirga-zirgar jiragen ruwa na Amurka a cikin Tekun Maliya ya ragu da kashi 80 cikin 100.”

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...