No menu items!

Sample Page Title

Date:

Wani ɗan daba mai suna “Abba Burakita” da aka bayyana ana nema ruwa a jallo ya miƙa kansa ga rundunar ‘yan sandan jihar Kano tare da mabiyansa guda 40.

Idan ba a manta ba a baya kwamishinan ‘yan sandan jihar CP ya bayyana cewa ana neman Abba da wasu manyan ‘yan daba guda biyu tare da yin alƙawarin bayar da tukuicin Naira dubu 100 ga duk wanda ya bayar da bayanan da suka kai ga kama su.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba, 2023, ya ce Abba Barakita bisa son ransa ya miƙa kansa ga ‘yan sanda tare da sanar da tuba daga ayyukan ‘yan daba.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...