Wani kansila ya tallafawa ƴan mazaɓarsa da tuwo

0
223

Wani kansila ya gwangwaje al’ummar mazaɓarsa da tallafi (EMPOWERMENT) na malmalar tuwo a Hadejia dake Jahar Jigawa.

Wani abin da ya ɗaga hankali a kafafen sadarwa da ya jawo cece-kuce shi ne, yadda duk wanda ya zo amsar tallafin tuwon sai an haska shi a hoto saboda ya zama shaidar ya karɓa.

Ya kuke kallon wannan tallafi?

Leave a Reply