No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Ibraheem El-Tafseer

Sama da Isra’ilawa 600 ne aka kashe tun bayan harin da Falasɗinawa suka ƙaddamar a ranar Asabar, a cewar gwamnatin ƙasar a wata sanarwa da ta wallafa a shafin Facebook.

Ta ƙara da cewa an yi garkuwa da mutum sama da 100, sannan 2,000 sun jikkata.

A Gaza, aƙalla mutum 313 ne aka kashe biyo bayan hare-hare ta sama da Isra’ila ta kai, a cewar jami’an Falasɗinawa.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...