No menu items!

Sample Page Title

Date:

Mutane 4 ne suka mutu yayin da wasu 16 suka jikkata a wani hatsarin a wani hatsarin mota da ya auku a hanyar Oloru zuwa sabuwar Jebba a ƙaramar hukumar Moro a jihar Kwara ranar Juma’a.

Babban kwamandan hukumar FRSC a jihar Kwara, Frederick Ogidan, ya bayyana hakan a garin Ilorin ranar Lahadin da ta gabata cewa motar ta wani kamfanin gine-gine na ƙasar Sin ce mai suna ‘CGC Construction Company’.

Ya ɗora alhakin hatsarin, wanda ya auku a Olooru, sakamakon gudun wuce ƙa’ida.

KU KUMA KARANTA: Mutane 18 sun mutu, 12 sun samu raunuka, sakamakon hatsarin mota a Kano

Mista Ogidan ya ce ‘yan uwan mamatan sun yi iƙirarin gawarwakin mutanen yayin da aka kai waɗanda suka jikkata asibiti a ƙauyen Kambi da ke yankin.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...