No menu items!

Sample Page Title

Date:

Wata ƙungiya mai rajin kare lafiyar ‘yan jarida ta ce jami’an tsaron Isra’ila sun kashe ‘yan jarida aƙalla 20 tun daga shekara ta 2001, inda ta zargi sojojin ƙasar da ƙoƙarin kauce wa bincike.

Rahoton ƙungiyar ta ‘Committee to Protect Journalists’ ya bayyana gazawa wajen gudanar da bincike yadda ya kamata a kan irin waɗannan kashe-kashe.

KU KUMA KARANTA: Ranar ‘yan jarida ta ƙasa: Za mu bada goyon baya wajen yaɗa sahihancin labarai da kare ‘yancin ‘yan jarida – Kwamared Rajab

Kuma a yanzu ƙungiyar na hanƙoron ganin an gudanar da bincike na zargin aikata miyagun laifuka a kan aƙalla uku daga cikin kisan na ‘yan jarida.

Sai dai sojin Isra’ilar sun ce suna martabawa tare da tabbatar da ‘yancin ‘yan jarida kuma ba sa harin ‘yan jaridar.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...