No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara na jam’iyyar APC ya sha kaye a zaɓen bayan ya sake tsayawa takara a hanun Lawal Dare na jam’iyyar PDP.

Jami’in zaɓe Farfesa Kasimu Shehu ya ce Dare ya samu ƙuri’u 377,726 inda ya kayar da gwamna Bello Mohammed Matawalle wanda ya samu ƙuri’u 311,976.

Matawalle yayi ta fafutukar ganin ya sake samun nasara bayan an bayyana akasarin gwamnoni 11 da suka nemi tazarce suka yi nasara amma a ƙarshe haƙarsa bata cimma ruwa ba.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

1 COMMENT

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...