No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ɗan takarar gwamnan jihar Legas a ƙarƙashin jam’iyyar Labour, Gbadebo Rhodes-Vivour, ya koka kan barazanar da ake yiwa rayuwarsa dama yunƙurin kashe shi.

Gbadebo ya bayyana haka ne a gidan talabijin na Arise a ranar Lahadi, inda ya ce an kai masa hari ranar Asabar.

Ya ce, “Akwai barazana da yawa, mun samu bayanai da yawa game da yuwuwar yunkurin kisan gilla a rayuwata. Eh, hakan ya faru ne a yankin Epe.

“Mun samu Honorabul Wale Oluwo tare da mu kuma Honorabul Najid na jam’iyyar PDP da ke aiki tare da mu, duk an harbe su jiya a Epe.” In ji shi.

KU KUMA KARANTA: Ban janye takarata ba, inji ɗan takarar gwamnan jami’yyar NNPP a Ogun

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...