No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnatin Kano za ta yi auren zawarawa da na samari da ‘yan mata

Daga Jameel Lawan Yakasai

Babban Kwamanda Hisbah na jihar Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ne ya bayyana hakan a ranar Litinin yayin da ya ziyarci fadar Sarkin Rano.

Ya ce, gwamnan ya umarci Hisbah ta soma shiri don aiwatar da wannan aure wanda ake sa ran ya zarce waɗanda aka yi a baya.

KU KUMA KARANTA: Gwamnatin Kano za ta kashe Naira biliyan 2 a auren Zauwarawa

Sheikh Daurawa ya ce, angwaye da amaren wannan karen suna da gwaggwaɓan tanadi daga wajen Gwamna Alh. Abba Kabir Yusuf.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...