No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ɗaruruwan mutane sun fito zanga-zanga a birnin tarayya Abuja (Hotuna)

A ranar Alhamis, 1 ga watan Agusta, 2024 masu zanga-zanga sun fito ƙwansu da ƙwarƙwatansu, domin nuna fushin su da damuwa akan talauci da rashin tsaron da yake damunsu.

A babban birnin tarayya Abuja, mata da dama sun fito har da tsofaffi domin yin wannan zanga-zangar.

“An kashe mana mazaje, an barmu da marayu, ga yunwa, ina fama da rashin lafiya amma na fito dan yin wannan zanga-zangar lumana” in ji wata mata.

KU KUMA KARANTA: An tarwatsa masu zanga-zanga kan ƙoƙarin kunna wuta a ƙofar gidan gwamnatin Kano

Wakilin Neptune Hausa, Abubakar Kado, ya ɗauko mana rahoton cewa ana jefa borkonon tsohuwa, wato “tear gas” a yayin zanga-zangar.

‘Yan zanga-zangar na cewa su koma baya saboda kar borkonon tsohuwar ta same su.

Kalli hotunan Zanga-zangar a nan:

 

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...