No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ɗangote ya roƙi Tinubu da ya sanya man fetir a jerin kayan da aka haramta shigo da su daga ƙasashen waje

Daga Jameel Lawan Yakasai

Ɗangote ya sanar da wannan buƙata ce a wani taro kan kasuwancin man fetir a Afrika ta Yamma wanda hukumar kula da albarkatun man fetir ta Najeriya da S&P Global Insights suka shirya.

Ya ce yin haka ne zai karfafi kayan da ake samar wa a cikin gida musamman ta hanyar amfani da tsarin da gwamnati ta sanar na hana ma’aikatun gwamnati amfani da kayan kasashen waje matukar ana samar da irin su a Najeriya.

KU KUMA KARANTA: Ɗangote ya rage farashin man fetur zuwa 820

Sai dai dillalan man fetir na nuna adawa da buƙatar Dangoten.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...