No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ƙasar Nijar ta bankaɗo ma’aikatan bogi sama da dubu 3 da ake biya albashi

Gwamnatin Jamhuriya Nijar ta ce ta bankaɗo ma’aiktan bogi sama da dubu 3 waɗanda ake biya albashin miliyan 540 kowane wata cikin asusun gwamnati.

Zainabu, ta ce wani bincike da aka gudanar tsakanin watan Yuli zuwa Augustan wanan shekara ya gano yadda ake zurare biliyoyin kuɗi daga asusun bital malin na ƙasa domin biyan ma’aikatan da babu su a zahiri.

KU KUMA KARANTA: An kama malaman bogi a jamiar Bayero da ke Kano

Rahoton binciken ya ce a watani uku farkon shekara 2022 biliyan 7,7 aka kashe wajan biyan fanshon ma’aikata sabanin biliyan 12,8 da aka kashe a watanin uku farkon shekara 2023 duk da raguwa masu tafiya ritaya da aka samu saka makon tsawaita  lokacin  zuwa ritaya da akayi da shekaru 5.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...