No menu items!

Sample Page Title

Date:

Hukumar Hisbah a Kano ta haramta wasan tashe a faɗin Jihar

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da haramta kidan Gwauro, da ake fara gudanarwa a ranar 10 ga watan Azumin Ramadan.

KU KUMA KARANTA:‘Yan bindiga sun yi awon gaba da wani matashi a Jihar Kano

Mataimakin kwamandan hukumar Sheikh Mujahideen Aminudden ne ya bayyana hakan, inda ya ce kiɗan gwauro ya asali ya samo daga masu bautar tsumburbura, sannan musulunci bai yadda da hakan ba.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...