No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Shafaatu DAUDA, Kano

Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen baɗi na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya bai wa ƴan kasuwar Kantin Kwari tallafin naira miliyan 50.

Tallafin nasa dai a matsayin gudunmawa bisa iftila’in ambaliyar ruwan sama da kasuwar ta fuskanta a kwanakinnan.

Atiku Abubakar, ya sanara da bada tallafin ne yau Litinin a gidan Sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau da ke unguwar Munduɓawa a Kano.

Kasuwar ta Kantin Kwari na daga cikin wuraren da suka gamu da iftila’in ambaliyar ruwan wadda wasu sassan jihar Kano da dama suka fuskanta.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...